Daga cikin nau’ukan alherai da gunkulallun ladubba

Ma’ana: “Idan duhun da ce ya gabato – ko kuma almuru ya yi – to ku hana “ya’yanku fita, domin shaidanu suna bazuwa a wannan lokacin. Idan sa’a ta gota a cikin dare, to sai ku bar su. Ku refe kofofi kuma ku ambaci sunan Allah yayin da ku refewa domin shaidan baya bude rufaffiyar kofa. Ku zuge salkar ruwanku (randa da ake zuba ruwa), kuma ku ambaci sunan Allah a yayi da kuke zugewa, kuma ku rufe kwanukan abin cin ku ku ambaci sunan Allah yayin da kuke rufewa, ko da ku dora wani abu ne a kan kwanukan, kuma ku kashe fitilunku na a cibalbal.

API