Addu’a yayin rufewa mamaci ido
				
				
				
				
									
						
						
						Ya Allah Ubangiji! Ka gafartawa wane (sai ka fadi sunan sa), ka daga darajarsa a cikin wadanda aka shiryar, ka maye masa azuriyarsa da ya bari, ka gafarta mana kuma ka gafarta masa Ya Ubangijin talikai, ka yalwata masa a kabarinsa ka haskaka masa shi acikinsa.