Addu’a kafin a fara cin abin ci

Idan dayanku zai ci abinci to ya ce: Da sunan Allah idan kuma ya manta bai fada ba afarkon cin abincin to ya ce: Da sunan Allah Farko da karshe.

Duk wanda Allah ya ciyar da shi abin ci ko ya shayar da shito ya ce: Ya Allah Ubangiji! Ka sanya mana albarka a cikinsa kuma ka kara mana shi

API